• 17 Jun, 2025

Mutane Da Dama Za Su Rasa Muhallansu Sakamakon Ambaliyar Ruwan Sama

Mutane Da Dama Za Su Rasa Muhallansu Sakamakon Ambaliyar Ruwan Sama

screenshot-20240814-130416-1723637101499-1723637150515.jpg

Hukumar kula da yan gudun hijira ta kasa-da-kasa ta yi hasashen cewa a kalla mutane miliyan uku da digo biyu za su iya rasa matsugunan su sakamakon ambaliyar ruwan sama a wannan shekaar

Sakon hukumar wata yunkuri ne na fadakar da jama'a barazanar da ke tafe domin su shirya.

Hukumar ta ce akwai bukatar kudi dala miliyan 12.95 don samar wa masu karamin karfi sabbin matsugunni saboda kauce wa hatsarin ambaliyar a wannan shekarar.

Za'ayi amfani da kudaden ne ta hanyar tunkarar mafita daga barnar da annobar ambaliyar za ta haifar.

Ahmed Abubakar

How puzzling all these changes are! I'm never sure what I'm going to turn into a tidy little room.